Ƴan sandan Birtaniya na ci gaba da riƙe wani mutum-mutumi da aka sace wanda kimarsa ta kai miliyoyin daloli. Suna ci gaba da riƙe mutum-mutumin ne sakamakon rashin jituwa da aka samu tsakanin dillalan ...
Wata Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Ibadan babban birnin Jihar Oyo a kudancin Najeriya ta yanke wa wani mutum da ya yi sojan gona a matsayin jami'in hukumar DSS hukuncin shekara 12 a gidan yari.
'Yan sandan Faransa sun killace ofishin jakadancin Iran da ke birnin Paris, bayan da wani mutum ya yi ikirarin tayar da wani abin fashewa da ke jikinsa a ciki. Karin bayani:Iran ta ce babu wani abin ...
Mutum 5 ne suka jikkata a sakamakon harin da wani mutum ya kai da wuka a kan jama'a da ke tsakiyar hada-hada a wata babbar cibiyar saye da siyarwa a birnin Manchester. Jami'an 'yan sandan sun sanar da ...
An caka wa wasu ƙananan yara huɗu wuƙa a wani wurin shaƙatawa da ke kusa da tafkin Annecy, a kudu maso gabashin Faransa, in ji ministan cikin gida. Ƴan sanda sun ƙoƙarin kama wanda ya kai harin, in ji ...
Some results have been hidden because they may be inaccessible to you
Show inaccessible results